Yar Aikin Karuwai Book 1 Chapter 61-65 By Asma Baffa

 🌼'YAR AIKIN KARUWAI🌼

     LITTAFIN KYAUTA NE





    61-65


Official


By

AsmaBaffa





SADAUKARWA NE GA DUKKAN YARAN TSUNTUWA




Page naku ne


Haleemart Ameenu

Maman Zulaihat

Khadeedodo

Nererh

Nanah

Zainabgohe

Mmn Humaira

Saudat Safiyan Maman Inam

Amatullah Kamshi

Firdausi A Nagwaggo

Ummiauwalu72

Alhamdulillah



Injija ta gare ki

Ummulkhair

Mrs Chief







       Sullubewa nayi tare da tsayawa a gabansa Ina kallon Sabreen a kafar bene, Sabreen ta sandare a tsaye na bishi zamu hau sama na juyo nace kuma idan na ganki a part dina wallahi sai kin karba a jikinki,yanzu zamu shiga ciki Kuma kin San idan akace mace da Namiji sun kebe a daki kin san me zai faru,sannan a wannan harkar ta dadi na Saba ihu sosai,I like to shout well well,I like to cry well so Kar na ganki kusa da part dina lokacin Ina enjoying life dina, juyawa nayi Ina wasa da botin din rigar Nawwar nace Honey hoho My Baby, ka tuna na jiya irinsa nake so ai ban San da salon ba sai jiya ya bani sweet,hannunsa na rike nace muje local government kaikayi take naja hannunsa Muka Yi ciki mamaki yasa ya bini da kallo abin Nawa daure Masa Kai yake,Muna shiga part dinsa Sabreen ta rushe da kuka ta kifa kanta a table tana ta faman kuka,tashi tayi fuuuu tayi dakinta ta Sha kwayoyi ta fada bed sai bacci.


   Ni Kuwa Muna shiga bedroom dinsa na fashe da dariya na zauna a gefensa inda yake zaune nace nasan yanzu tana can tana kuka,ai mu ka fada Mana Daya sai mun fada maka goma bata San mu bane wajen fada ba a jayayya da Yan duniya, yace kinji dadi to? Nace sosai na fada saman bed dinsa Ina dariya Ina tsalle,karki lalata min gado,wuyansa na shako ya fado saman gadon ya kwace jikinsa nace yau baza kaje Office bane ka tashi ka tafi,yace ba inda zanje shike nan bazan huta ba,tunda ba amarci kake ba mene amfaninka ka tafi kawai,a gidana Wai ki dinga korata kin takura min fa,Hannu na na tura a rigata Ina Sosa gefen Boobs dina nace kurji ne ya fito taba kaji na rike hannunsa ya fisge abinsa Yana dariya yayi kwanciyarsa,nace kaje ka gaida Mami Wai mutum bazai fita ba,banza ya min nace ayi mace shike nan sai kace an auro kwarkwara sai dai a dinga kulani da rana dare ba nawa bane,dariya yayi ba shiri yace kin dameni wlh ki tafi ki bani waje,tashi nayi na fita ya bini da kallo tare da lumshe Ido bai sani ba bacci yayi gaba da shi,Nima kwanciya nayi a dakina sai bacci sai 12pm na tashi a gurguje na fada kitchen na shirya girkina lafiyayye sai 2:30 na gama komai na jera a gcdining naje nayi wanka dama nayi Sallah,leshi na zaba cikin kayan lefena maroon doguwar Riga ne dinkin manyan Mata na saka na fito Ina walkiya,Ina zama a dining naji ya shugo naga har yayi wanka ya canja cikin Jallabiya ashe masallaci yaje ya dawo, a palon ya zauna ya dauki remote,tashi nayi na tuna Izzarsa shi yasa na karasa kusa da shi na zauna a gefensa sannan a hankali nace abincin fa ko nan zan kawo


   Yace sai anjima,sabo da me? ya furta Kawai,nace a'a gaskiya ban yarda ba sai Mami taga ka rame tace laifina ne,a hankali ya juyo ya kalleni tare da cewa Wai ni yaro ne shike nan ban Isa nace a'a ba sai kin min musu,ka bari idan ka koma bangaren Uwar yaranka sai ka Mata wannan na furta tare da mikewa na jawo hannunsa,mikewa yayi  ya Isa dining nayi serving nasa Muka Fara cin abincinmu,Yana ta yanga nace idan baza ka iya ci ba nazo na baka a baki ni a wajena ba komai bane,Tsaki ya ja yana wani ci a hankali na taso na dawo gabansa na jawo kujera na zauna,Sai ga Sabreen ta fito itama ta Sha wankan shadda,ai ganinta da sauri na tsiri shafa Masa gashi,shi bai ma San ta shugo ba,nace  Babyna abincin yayi dadi ko,Sabreen ya gani sai lokaci ya gane abinda nake Yi sabo da itane ashe, Sabreen Tsaki ta ja tace mu bama Kai kanmu sai di azo a same mu a haka ma Muna yanga Mata masu aji kenan,nace ke kenan baki ji sunanki ba Sabreen ni Rabiah babu hadi,ga baya ga gaba dan Allah kalle shi baki ga ya Kara fresh ba? Girarsa na koma shafawa da yatsa nace ya samu me Nono kirjin ba faranti bane cika Masa hannaye sukeyi, Sabreen ta hayayyako da bala'i ya daka Mana tsawa Enough......nace zaren ba Kalar yadin bane shegiya Yar gidan Zuwaira me wagegen baki Kamar kofar gari ko ubanki Yusufa ya Isa ya kawo min walgi wlh kina bude baki sai na tashi na tafasa Miki jiki....tsawa ya min bana son shirme Shuru Muka yi yaja tsaki yaci gaba da cin abincinsa.


     Sumarsa naci gaba da shafa masa Ina Wasa da ita wani dadi yake ji Yana so a dinga taba masa ya Kan sashi bacci ma,Sabreen baki ta tabe ta ebi abincin tace baiwa wahalalliya dole ki dafa naci ta wuce room dinta a ranta tace zaku gane kurenku ai Iyamami dan bata samu Baffa ba ne,wannan auren sai an raba shi,ni kuwa lemon na tsiyaya masa nace Wai har yanzu bamu kwana biyu ba ne na matsu aurena ya kare, bai ce min komai ba har ya gama ya sha ruwa tare da goge bakinsa da tissue ya mike yace jeki ki dakko min mukullin mota a Kan gadona Zaki ganshi,a gabansa na tsaya Ina murmushi nace kaga dalilin da yasa bana son auren nan sai kana zamanka me dadi a dinga aikenka Kawai wani yazo ya dinga saka mutum aiki dakko min kaza bani kaza,haba Wai shike nan kana aure baza ka huta ba,Ido ya zaro tare da furta oh magana Zaki fada min kawai kice baza kije ba alright ya juya da sauri zai dakko da Kansa da sauri na rungumo kugunsa nace wayyo zanje Wasa fa nake yi na kankame shi sosai,sake ni dariya nayi tare da jawo shi baya da dukkanin karfina ban San Kawai sakar min jiki yayi ba gani nake yi karfina nane Ina haki na haura sama da dan gudu na naje na dakko na dawo da gudu nace gashi yace ba na wannan motar ba na manta Yana kasan pillow na juya da gudu Ina juyawa ya dinga dariya Yana sani ya min haka dana yi gudu sai na birgeshi yanda komai na jikina ke rawa,dawowa nayi Kamar zanyi kuka nace babu fa key na gani da yawa a wajen, yace Zaki ga yafi kowanne girma sauri karki bata min rai na juya da gudu gudu gudu sauri sauri naje na dakko na tako steps da gudu sosai sallamai Mami Muka ji ta shigo ni ta hango Ina gudu,tace sai kin fadi ko Rabiah,Ina haki nace Sannu da zuwa Mami Ina murmushi


     Itama murmushin tayi tace Kuna lafiya,nace Bari nazo mu gaisa na shiga kitchen na kawo Mata abinci da ruwa da lemo sai fruits dana yanka,Nawwar Kuwa Zama yayi kusa da Maminsa Suka gaisa,zuwa nayi na durkusa har kasa na gaishe da Mami ta amsa da kulawa tare da furta Ina Sabreen din fa?nace tana dakinta,Kira min ita nace to na nufi sama har part dinta,bedroom dinta na tura Kawai na shiga na iske gabanta kayan maye ne iri iri,ta zuba garin Coccaine a yar takarda tana ta faman sheka tana bubbuga kanta idonta yayi jajir ta fita a hayyacinta,banyi mamaki ba tunda wannan shine Karo na biyu dana taba gani,Sanda nazo a matsayin Yar aiki na gani yanzu na sake gani,tana ganina tsoro ya kamata jikinta ya dauki rawa gashi tana wani fisge fisge ita kadai Murmushi nayi nace Karo na biyu kenan kinga da ace wata ce da tuni na tona Miki asiri,idonta Yana rufewa nace Mami ce ke kiranki,cinkin muryar Yan maye tace baaaa zaaaan iiiiiyaaaaa taaaaa shiiiii baaaa baaaaaaccci.....naaaaa.....keeeeee....ji...tana Gama fadin haka daga zaunen ta kwashe tarkacen ta tura kasan gadonta komai da komai ta fada saman bed sai bacci.


     Fitowa nayi jikina yayi sanyi ace mace ta maida kanta marar amfani a duniya daga bacci shike nan bata da lokacin komai, Palo na koma nace bacci take Yi,Mami tace ki taso min ita Magana zanyi daku dukkanku,nace dazu fa tace kanta na ciwo ta Sha magani shine ta dan samu bacci,idan ta tashi zuwa dare sai ya kawo mu har gida ni da ita inaga zai fi,Murmushi Mami tayi tace to tunda bakya so a tashe ta ,Nawwar yace ita wace baza ta tashi ba,kyaleta Zan dawo zuwa daren dama gidan kawata zanje idan na gama abinda nake sai na sake biyowa,nace to nan taci abincinta sosai Muna hira ta mike Muka rakata har mota ta tuka ta tafi,hadari ne ya hado sosai nace ya zaka koma ciki Kai da zaka fita,na fasa dama wajen Mami zanje Kuma ta zo anjima zata dawo,a Palo Muka zauna na kamo mana Nigerian film Muna kallo,aka yi abin dariya ni ban San me akace ba sai gani nayi Yana dariya,nace Allah sarki Jahila Rabi dan Allah ka dinga fassara min ba iyawa nayi ba kasan kadan nake tsinta nafi Iya pidgin English,ance a saki a school kin ki fafur, nace Allah ya kiyaye katuwa dani bazan gane komai ba ni yanzu me Zan iya a karatun boko ai Ni yanzu duniya ce a gabana,dariya yayi yace kin san baki da hankali Rabi wai anya dai dai kike kuwa,kina da auren kike fada min duniya ce a gabanki, baki na turo nace lokaci ma baya sauri ni na matsu a sake ni na Kama gabana,wato fadan da Inna ta Miki Baki ji ba kenan? banji ba ai ni bana ji ba a fada min naji,Allah ya sawwake miki Kuwa me yasa yanzu tunda aka kusa biki kika daina cewa kina son Sex? ko a taba miki boobs, dariya nayi nace laaaa Allah ya yaye min ji nayi na daina fada Kawai yanzu ma tunda aka Yi bikin naji bana son sex din na tsani Harkar ma burina yanzu a sakeni na tafi,mamaki ya kashe Nawwar yace wato ke duk abinda Allah baya so shi kike so,anyi aure ai dole a cinye ki,Fuska na bata nace ni wallahi yanzu bana so Kawai saki nake so,ji nake Yi Kamar Ina prison bana son gidan nan ban san Sanda na Fara hawaye ba gaba daya ji nake Yi na tsani gidan bana son Zama wani zugi nake ji a raina na rasa Jin dadin zuciyata


   Kallona yayi da mamaki ya zauna sosai tare da tambaya Wai da gaske kike yi? fashewa nayi da kuka sosai babu batun Wasa a ciki, Ido ya zuba min na kifa kaina a kujera Ina ta fama cikin muryar kuka nace dan Allah ka sake ni wallahi bana son auren nan, to naji kiyi Shuru,da kyar na kokarta tare da tsaida hawayena,yace idan na sallameki Ina Zaki? nace inda ka ka dakko ni,kinfi son can da nan? Na daga Masa Kai da sauri,yace to nawa Zan biya ki zauna na wata daya, nace ni bana son kudinka ko sisi Kawai ni ka yarda na tafi,yace missing dinsu kike yi? Nace ae ni kawayena nake son gani da gidanmu,idan na kaiki kin gansu zaki hakura mu dawo? Kai na daga Masa da ae amma nafi son sakin yafi min dadi 


Ransa in yayi dubu to ya baci amma haka ya daure ransa a bace cikin fada yace bazan sake ki ba kiyi duk abinda zaki yi, Shuru nayi Ina Jin tsoron fushinsa a hankali cikin shagwaba nace to kayi hakuri zan dan sake jira,Tsaki ya ja nace I'm sorry na dawo gabansa na durkusa tare da daura kaina saman cinyarsa na kifa kaina sannan nasa hannayena na rungumo kugunsa Ina shakar kamshinsa me sanyi da dadi,kwafa naji ya ja a hankali na dago kaina Ina kallon yanda ransa yake a bace,nace fa kayi hakuri Zan zauna na daina ban San Ina yin wani abin ba sai dai naga nayi Allah Kuma Ina Jin zuciyata tana baci haka Kawai, banza ya min nace kayi magana nace kayi hakuri Please, saman cinyarsa na koma na zauna daram muna facing juna,ajiyar zuciya ya saki tare da furta washshsh...domin ji yayi gaba daya Yana Jin wata sha'awata Wanda dama kadan yake jira daurewa yayi da kyar yace ki dagani mana bana son Iskanci ya furta da masifa,nace to Kaine kaki yin hakuri,bazan Yi ba ko dole ne yace, hannayensa ya hade waje daya tare da lankwasa su Suka bada rukuss, kaina na kwantar a kirjinsa na narke a jikinsa,gashin kaina ya kalla wanda dama na cire dankwalin bayan tafiyar Mami,dariya nayi nace Mijin Sabreen kaga ko Watarana Seraline customer dinta yazo dakinmu Ina bacci,sai farkawa nayi na ganta a zaune a cinyarsa haka babu Kaya a jikinsu,tana haka na fara yin gaba inyi baya a cinyarsa nayi dariya na tsaya nace haka Suka yi,kallo na yayi sai da naji tsoro yanda Idonsa yayi ja har wani ruwa ya tara a ciki, tunawa nayi yanda nake ganin maza idan suna sha'awa ko suna romance.

    Wise na tuna da tace idan namiji ya Kai wani stage na sha'awa Matukar bai kawo ba to babu macen da wani bazai nema ba,tambaya na jefo Masa nace sha'awa? Ido ya lumshe,dariya nayi nace kace Kai Ustaz dan Allah abun ashe dai Yana da lafiya,ai na zaci Ustazu ne baka ji,dan Murmushi yayi amma Sam baya hayyacinsa bai ma san ya tallafe min kugu ba da hannayensa ba


    Hannayena na saka cikin lallausar sumarsa ta bayan Kansa na matso da kansa saitin nawa na dora hancina dogo saman nasa ji nayi ya sake rikeni sosai a hankali na hade bakina da nasa na fara tsotsa Kamar Zan cinye Masa baki,karbewa yayi ya fini ma tsotse nawa bakin yana tande min shi,zip din rigata naji yana ja kasa nace wayyo yanzu bana so na daina so wlh dan Allah bana so ni karka taba min nono Ni bana so,kyalewa yayi tare da janyeni ta karfi daga jikinsa ya jefani saman kujera ta gefe ya tashi yaja tsaki yace ni mantawa ma nayi sabo da jiki da jini shi yasa karki kawo Zan iya kusantarki kaddara tasa na aureki amma ba abinda zan tsinta a jikinki tunda an riga maza da yawa sunyi me Zan ji,na kalle shi tunda nake sai yau naji zafin Maganar da ya fada min,nace to ka sakeni mana ko na maka dole ka aureni ka sakeni mana,shi yasa tun farko nace bazan Yi aure ba ni ban dace da aure ba,ba irin matar da za a aura bace,karshe ayi min gori a dinga zargina ko a goranta min ni Yar tsuntuwa ce Yar shege ce ni shi yasa nace bazan Yi aure ba ka nace sai ka aureni,jikinsa ne yayi sanyi sai yaga bai kyauta ba shima amma haushin na sa Masa sha'awa ko kulani baiyi ba ya juya tare da taka steps da gudu na Isa wajensa nabi bayansa Nima Muna taka steps na furta nace ka sakeni ka sakeni ka sakeni Yana juyowa ya kashe ni da maruka har uku tare da nuna ni da yatsa idan Kika sake min Maganar saki sai na Miki illa Yana rufe baki Sabreen na Fitowa ta tashi a bacci yau da wuri kasancewar bata Sha da yawa ba Kafin tazo kusa ina hangota da sauri na sauke Hannu na daga kumatuna na goge idona Ina murmushi me kyau a hankali nace wayyo kishiya ta gata nan ta taho kayi shuru zata raina ni,in taji sai tayi mana dariya juyawa yayi Yana tafiya na dafa kadarsa Ina cewa ban koshi da Kai ba My Salmankhan,my Sharukhan,gaskiya yanda dazu fuck din nan yayi dan Allah ka dinga hakuri Kar ka rame yawan sex Yana ramar da mutum,dariya ce ta mugun kamashi da sauri ya bude dakinsa ya fada ciki na bishi na banko kofar bam,Sabreen ta bimu da kallo tace da gaske saurin yake zasu Kara yi ai wallahi baza ta Sabu ba dole na tafi gida yanzu kuwa,Sabreen bata tambayi Nawwar ba sai karar mota muka ji,ta window na leka Yana kwance bance Masa ita bace,yace waye? nace Uwargida ce,hmm Kawai ya furta,Zan fita yace Ina zagi je? nace dakina,zo ki min kitso,Murmushi nayi nace to na haura saman bed din na zauna yana kwance Ina kokarin kitsa sumar amma yawan nata bai kai a kitsa ba haka na dinga cukurkuda Masa gashin amma sha'awa ta hanashi sukuni,Ina kallonsa na lakanci Sam baya hayyacinsa,ruwan sama ne ya tsuge me yawa na tashi na kulle windows na saki labile dakin sai yayi duhu dundum Kamar dare sabo da gari yayi bakikirin na hadari da ruwa na gaske, T-shirt dinsa na dakko na cire kayana na saka tasa,bai San me nake Yi ba ya juya baya ga duhu,so yake yayi bacci ma,Ina linke kayana daga kwancen ya tube rigarsa bai fiye bacci da riga ba sai boxers kawai ya kule a blanket,Rigarsa na dauka na linke na Adana har nawa kayan sannan na haura saman gadon,bai San na cire kayana ba,sai t-shirt da pant.


   Nima bargon na Shige gefe,gaba daya na lakanci baya hayyacinsa tausayi ya bani,na matsa jikinsa ta baya na rungume shi,ajiyar zuciya ya saki me karfi,yaji sam kamar ma ba kaya a jikina hankalinsa ya Kara tashi har yana nema yayi loosing control,a hankali nace da ace Sabreen bata fita ba ai da ka je wajenta sai ta baka abinda kake nema tunda ni kaga maza sun gama dani, harda marina kana yawan dukana wlh duk Sanda haukata ta juyo kanka baza kaji Dadi ba,ka daina taba min lafiyar jiki,Indai nice barwa Sabrewn kwana na,a hankali ya juyo muna facing juna yace really? Nace ae na bar mata yace to ta gode bari ta dawo sai ki fada Mata da kanki a gabana,dariya nayi na sake shigewa jikinsa nace wlh bata Isa ba ko yau na haihu sai na karbi miji.


     Fuskarsa yasa tana saitin tawa a hankali ya shigar da bakinsa cikin nawa,yana min wani irin tsotsa ta musamman jikina ya hau rawa Ina Jin wani dadin da ban taba ji ba a jikina,amanna na bada sosai yana tsotsar bakina Ina tuna abinda Naga su wise suna yiwa maza na jiyar dasu dadi,kirjinsa na fara shafawa Ina taba nipples dinsa yaja wani ajiyar zuciya ya shide,to mu dai bamu da kunya a hankali na tambaye shi da dadi? yace yeah naci gaba da murza masa,bakina na sa a Kai Ina tsotsa zaucewa yayi tare da furta washshsh...ahhhhh..., Boobs dina ya kama a riga yana murza mun su cikin salo da kwarewa,nace wayyooo Zan haukace Baby dadi nake ji, surutai nake yi Ina nishi,rigata ya zare min tare da jawoni jikinsa,naji hajiya Babba ta mike ashe ya cire wandon nasa ma,tsoro naji ban taba sanin haka take ba sai yau gabana ya fadi,nace amma baza muyi sex ba ko? yace min ae yana dora bakinsa a manyan dukiyar Fulani na Sabo da ba karya a kwaisu sutu sutu a tsaye gwanin birgewa shi yasa Nawwar bai same su wajen Sabreen ba yanzu Kam abin nema ya samu shi yasa ya nace musu ya dame su da murza da tsotsa sai kace jariri baya min da zafi a nutse yake min komai, pant dina ya kama zai janye naki yarda yace ba sex zanyi ba fa ba abinda Zan Miki,nace Ni dai ban yarda ba,saki yayi tare da furta ni dai Ina Shan wahala kina gana min azaba wlh Ina cin ubana a wajenki ,dariya na dinga yi,nace to kawo kai na maka abinda kake so


    Hannuna ya kama ya Dora akan Antainarsa najita me tsayi ga kauri ta mike sankamkam tana huci da numfashi,nace Subhannallahi ke ki dinga salalawa kanki kaji tana motsi ita kadai kamar Abu me rai, dariya na bashi sosai amma kadan yayi baya cikin hankalinsa a hankali ya furta kisa naji dadi please Amaryar Nawwar, nace dama Inna ta fada a nan fagen kuka iya love ai shike nan,na fara matsa masa ita Ina sarrafata yanda naji su Sera suna fada,duk inda naji sunce in an taba a jikinta ana Jin dadi sai da nayi Masa Yana ta Nishin dadi Kamar ba Nawwar ba kunya babu shike bani salo Ina masa yanda yake so sai dan ihu yake Yana nishi, nace kayi kneel down ai Kuwa yayi nace shegiya harka anji harka sai abinda nace, a bako nasa Antainarsa ban taba Yi ba amma yawan ganin Bf a dakin su Wise yasa duk na sani na gwada Kuwa duk da naji ta cika min baki Kuma ta min yawa Kamar zanyi amai haka na daure tissue ya jawo a gefen bed ya bani ba ji ba gani Kawai na shiga sarrafa masa ita a bakina idan yawu ya taru na zuba a tissue,Yana Danna min can ciki na Fara kakarin amai abinka da ba a Saba ba,gurnani yake Yana Nishin dadi ya Kama gashina ya hade gaba daya tare da damkewa a hannunsa Yana yi Kamar yana sex, ni kuwa ba kunya nake ji ba idan na cire zan zuba yawu a tissue sai nace da Dadi? baya iya magana Sabo da a zauce yake Muka ci gaba da gashi Ina jinsa yana Kiran sunana yafi a irga Yana cewa da dadi,lokacin da zai kawo gashina ya damke sosai kamar zai cire min Kai,zarewa yayi zai zuba madarar tasa a tissue nace a'a ni ka bani na shanye Ina so minerals ne fa,a tissue ya zuba abinsa bai kulani ba,nace yanzu anyi asararsa abu me tsada,haushi naji ni naji ganin a Bf ana sha naji Kuma bana kyankyamin Nawwar ko kadan babu abinda nake kyankyami nasa,haushi naji na maida rigata na kwashe tissue dake kasa na zuba a bakar leda na fita na saka a dust bin na dawo ya zaci ma bazan dawo ba nayi fushi,na dawo na kwanta,juyowa yayi yace Fushi Kika yi?nace a'a akan Sperm dinka zanyi Fushi Allah yasa bature ya mana yogourt abinmu in Ina so gata can a fridge kaje da abinka,Ni tunanina ganin turawa suna lashewa suna wani Jin dadi na zaci zaki ne da shi Kamar Madara shi yasa na damu,dariya yayi yace to ki daina hada dadin yogourt da sperm ba hadi yogourt ai tafi dadi,nace ba wani ni zaka yiwa wayo Kawai Naga bakin ciki kake min baka so naji dadi kaje ka bawa Sabreen dan Allah idan ta Sha a fasa Mata kofa sabo da kiba,Zan Sha yogourt dina haka,Ni zaka yiwa wayo gashi nan ana Sha ana cewa baby you are Sweet ayi ta cewa sweet,honey,sugar mace an dildila Mata a baki kaga ta zauce ta fita hayyacinta tana lashe lashe ai dama nasan yafi yogourt dadi kuma ai shike nan Dan an hanani sabo da ni bani da gata bani da iyaye ba kowa bace ni ba komai rayuwa ce,Nawwar dariya ta kamashi yace Wai ke kamar ba Yar duniyar ba in Kika Yi wani abin Kamar baki San da Namiji ba,Shuru nayi Kawai inaso duk Sanda ya kusanceni ya Sha mamaki,bacci ya kwasheni,shima Yana yin Shuru sai baccin ya samu nutsuwa sosai.


     Sabreen gidansu taje ta fashewa da Mamanta da kuka tana fadawa Mama yanda Rabiah ta mallake Nawwar,Mama tace kinga naga Alama Iyamami baza ta iya komai ba,Papanki da ita Naga Kamar bakinsu daya da Baffa zasu dinga Mana karya wai tunda ya tafi sau daya ya kirasu Kuma wayarsa bata shiga kiji a son zumuncinsu nasan Baffa bazai taba Mana haka ba Yana kaunar danginsa Kawai na lakanci Iyamami da daurin gindinta aka Yi auren,ke babanki ma ban yarda da shi ba,kin san shi da son kudi dama sabo da kudi ya nace sai kin Auri Nawwar sabo da ya mallaki kadarori to gashi ke kina wahala ko cikin baki samu ba shi Kuma Bai samu kadarar ba,Kawai yanzu da kaina Zan dauki mataki ki tashi ki koma gidanki kiyi Shuru zanzo jibi zan kawo miki abinda ya dace,Sabreen tana shesheka tace ya kamata kiyi sauri Mami abin yayi yawa,karki damu tashi ki tafi Kar ma wani ya ganki, Sabreen ta mike ta fito ta shiga motarta sai gidan Jamcy, tana zuwa nan ma Jamcy ta bawa labarin komai,Jamcy a ranta tace nima yanzu haushin Karuwar nan nake ji ta hanani shiga gidan Sabreen dole mu hadu mu koreta,Nan take Jamcy tace ki bani sati daya zamuje wani kauye ki dai San karyar da zakiyi ya barki,Sabreen tace yo ni ai bana tambayarsa duk inda naga dama zuwa nake,Jamcy tace to ki tanadi kudin jirginmu da dubu dari biyu,Sabreen tace bani da sisi yanzu haka ma Coccaine Dina kadan nake Sha sabo da Kar ta kare kafin na samu kudi amma karki damu dole ko satowa sai nayi a dakin Nawwar,tafawa sukayi sannan tace tafiya zanyi ta mike ta shiga mota ta dakko hanya.


     Sai wurin magriba na farka na ganni a jikinsa ya kankameni, jikina na janye sai kuwa ya farka nace tashi magriba ta kusa Kar ka rasa Jama'i,wanka ya shiga yayi wanka ya tsarkake jikinsa sannan ya fito,Ni Kuwa na kwashi kayana Ina part dina wanka nayi nayi Sallah sannan na fito sanye cikin rigarsa me dogon hannu ta kawo min rabin cinya a haka na fito sabo da tsona,kida na kunna a speaker Bluetooth na ajiye a kitchen Ina girki Ina cashewa na hada da karamar wayata,na cika gidan da kida, ana yin Sallar Isha na kashe naje nayi Sallah na dawo na sake kunna kidana da guntuwar rigarsa gata me santsi ruwan zuma, banyi abinci me wahala ba,a dining na shirya komai,na koma na gyara kitchen din Ina wanke wanke Ina cashewa,Nawwar sai da yayi Isha sannan ya dawo gida, Yana shigowa Mami ma ta dawo gidan,Sabreen ma ta dawo,Mami tace badai gida Kika koma ba Sabreen,baki ta zumbura tana murguda baki lokacin shima Nawwar ya same su a compound. Suka shugo gaba daya suna ta sallama amma kida yasa bana ji,Mami ce ta leko kitchen din juyawa tayi Kawai ganin shigar dake jikina rigar Nawwar dinta na saka Kuma Ina ta rawa Ina wanke wanke,Murmushi tayi tace yara kenan basu da damuwa,Nawwar ne ya shigo da kansa ganin rawar da nake sai na birge shi gaba daya ya shagala da kallona rigar tasa ta min kyau,juyowa nayi na ganshi to ba kunya garemu ba gabansa na tako Ina rawata,Hannu yasa tare da kashe kidan Yana Murmushi yace Mami tana jiranki,Ido na zaro nace dakko min hijab dan Allah,yace ai ta riga ta ganki,ni dai ka dako min hijab,Fitowa yayi yace gata nan yaje dakina ya dakko Hijab din da ya gani a gefen gadona ya dawo ya Kai min na saka har kasa sannan na fito na samu Mami a zaune da Sabreen,nace Sannu da zuwa tace yawwa,durkusawa nayi na gaishe ta Wanda Sabreen Kawai cewa tayi Ina yini daga haka bata sake magana ba,Nawwar zaiyi magana Mami ta Hana sabo da Sabreen gida zata je tayi sharri Iyamami da Baffa su ci Mata mutunci sabo da Haka Nawwar Yana gani Sabreen tana abinda taga dama amma baya magana Sabo da Yana cewa wani abu to akan uwarsa zata yi wabi akan ran Maminsa ya baci gwara ya rabu da ita iya kaci ya Mata nasiha idan bata ji ba shike nan.


    Mami hada mu tayi ta Mana nasiha sosai akan mu zauna lafiya,Sabreen tana ji tana yatsina fuska sabo da raini,Mami tashi tayi nace abincin fa,tace Alhmdllh nace Wai Ina Auta ne da su Sultana sunki zuwa,Zasu zo ne Inshaallah cewar Mami nace Allah ya kaimu,Nawwar ne ya raka Mami motarta shima ta Masa nasiha sosai sannan ta tafi.


      Yau ma a dakina na kwana bai neme Ni ba Nima ban je ba,washe gari ma Sam bamu hadu sosai ba sai wajen cin abinci sabo da bai yini a gida ba wani abu ya taso a Office,yau kwana na Uku yauma da sassafe ya fice,yau Kuma Mama ta zo da rana ta sameni Ina Kujeru,ko kulani bata Yi ba Ina ta wuce sama Kawai bangaren yarta,Sabreen ta gama gyara dakinta kenan tayi wanka Mama ta shigo,tana murna suka gaisa Mama ta zauna tare da furta sauri nake Yi ta zuge Jakarta ta dakko wani garin magani da wani ruwa ta mikawa Sabreen tace gashi sai kin bari ba kowa Zaki tube kayanki ki kwaba maganin da wannan ruwan sai ki shafe jikinki da maganin idan ya shigo ki tabbatar a gidan da ke ya Fara tozali Kuma ki tabbatar shi kadai ya ganki shima ke kadai ya gani,Yana shigowa Kawai zaninki zaki cire ya kalleki tsirara da ya ganki a zigidir da maganin a jikinki to an gama shike nan kin mallake shi,amma idan Kika bari wani ya ganki ko kishiyarki to magani bazai aiki ba Kuma baya bada shi sau biyu sau daya yake bawa mutum ki kiyaye abinda ake ciki ki fada min a waya,Sabreen tana murna tace ai Kuwa ya fita gaf yake da shugowa yanzu yayi Amarya ba ya dadewa.


    Ni kuwa Ina gama aikina da girki na koma dakina nayi wanka na kwanta sai bacci,Sabreen har dakina ta leko ta tabbatar bacci nake yi,Nawwar ta Kira a waya ya daga tace ka kusa dawowa ne? Yace Ina Hanya mene? ba komai ta kashe wayar,da sauri ta tube zindir ta kwaba magani tare da shafe jikinta yanda akace ,tana Jin dirin motarsa ta daura zani Kawai ta fito main palon kasa ta dan labe,ai yana bude kofa ta bude zanin data daura gaba daya ta rike gefe da gefe,haihuwar uwarta tace My love I need you Sai da ta tabbatar ya kalleta sosai sannan ta maida zanin ta daura,tana kallonsa ta sandare a wajen ganin Nawwar da wani Wanda suke business ya sauka daga Canada yazo gidansa, kunya da bakin ciki Suka lullube Nawwar,abokin aikinsa Rayyan yace wannan fa kalau? Nawwar yace Aljanu ta hadu dasu tun da dadewa yace eyya sorry na ganta ban San zata Yi haka ba,Nawwar yace ba komai,Zama suka yi a palo, Rayyan ya fahimci Nawwar baya hayyacinsa sai ya daga Wayar karya yace nemansa akeyi akwai matsala,Nawwar yace ai baku gaisa da wifey na ba,kafin ya rufe baki na fito cikin adon leshi riger da sker dark brown.


    Gata nan ma,Rayyan yace wannan ce matar taka waccen fa? yace itama ita uwar gida ce,Rayyan yayi dariya tare da furta wannan Kam tayi Allah Sanya Alkhairi yace Ameen,karasowa nayi tare da Zama na gaida Rayyan da fara'a,Nawwar ya furta Wai so yake ya tafi,nace tun yanzu wannan ai ba zuwa kayi ba bamu karbi wannan zuwan ba gaskiya ko abinci ai kaci,dining Muka koma nayi serving nasu suna ci Rayyan sai Santi yake Ina dariya,bayan Nawwar na koma na tsaya hannayena suna saman kafadunsa dai dai wuyansa ina masa tausa a wajen wuyan Yana cin abincinsa, Rayyan yace nima dai Zan bada himma nayi auren nan,dariya nayi nace ai gwara dai duk suna maka wayo kana zaune a gwauro,Gane min hanya Mamana ta gaji da ni,sai da Suka gama cin abubuwan dana hada sannan Rayyan ya mike tare da furta Amarya kin iya girki gaskiya mashaallah yau sai na bada da labari,godiya nayi ya zaro kudi dubu Hamsim ya ajiye min a table,nayi godiya yace ba komai,Nawwar rakashi yayi har katuwar motarsa ya tafi shi Kuma ya dawo gidan.


     Yana dawowa gida direct dakinsa ya wuce ya fyalli takarda ya rubutawa Sabreen saki daya ya fito ya shiga part dinta,sake isketa yayi tana kwaba wani maganin tana shafawa a jikinta,takardar ya jefa Mata yace kije na sakeki saki daya sai kiji dadin yin tsafin a gidanku,Sabreen maganin ta jefar a kasa tare da kurma uban ihun da yasa nayi part din nata,a ciki na ganshi nace lafiya Sabreen ashar da zagi ta hau dura min ta uwa ta uba har da cewa tunda Kika sa ya sake ni wallahi kema sai an sakeki sai nayi sanadin fitarki a gidan nan, Nawwar na kalla nace au sakinta kayi ai sai ace Dan kayi Amarya ne ai duk irin dadin da kake ji a wajena bai kamata ka saketa,Haba Honey nasan kana Jin dadi a jikina yes kana samu nutsuwa yanda kake fada min baza ka iya Zama da kowa ba sai ni amma bai dace ka saketa ba, tsaki yaja ya juya, Sabreen tace wallahi ba inda zanje Zama daram ka saki banza wofi, ficewa nayi abina shima yayi gaba.


     Gaji amarci Kawai suke kwasa da tayi Niyyar barin gidan yanzu mugun kaunar juna suke Yi ita da mijinta Danbinni,Zayya Kuwa haukar kishinta takeyi Kawai kullum sai sunyi fada da Gaji dake gaba dayansu basu da hakuri,Danbinni kudin cefane ya bawa Zayya yace gashi idan Gaji ta tashi a bacci ki bata shinkafa da Miya za ayi dama shi baya son Mai da yaji,Gaji tana tashi a bacci Zayya ta watso mata dari uku ta cinye dari bakwai, Gaji ta zaci baida kudi Kawai ta dafa wake da shinkafa,sai da ya dawo ya dinga fada Yana yiwa Gaji Sababi,Gaji tace to ai kudin baza su Isa ba dari Uku fa ka bayar,wacce dari ukun? Haka Zayya ta bani,yace ke Zayya ke...Zayya ta fito yace Ina dubu dayan da na baki na cefane, Zayya tace ita fa ta bawa Gaji kudi,Gaji ta hau rantsuwa ita sisi ba a bata ba sai dari uku,Danbinni gaba dayansu ya hada ya musu fata fata Gaji ta yini tana kuka an Mata sharri.


    Maryam Mairo yayar Gaji wani Dan daba ne a school dinsu ya nace Yana sonta ita kuma bata sonsa ko kadan har Suka gama school Suka dawo gida bai San garinsu ba sai yanzu Najib ya samu address dinsu, mugun kaunar Maryam Mairo yake amma taki sonsa ko waya in ya mata bata dagawa,gaba daya ran Najib ya baci cikin yaransa yan daba Suka je har gidan Dagaci cikin dare Suka sace Mairo,Gwaggo sai ihu sukeyi bayan tafiyar Yan daba a motarsu cikin daren mutane Suka cika makil ana jajanta musu,Gwaggo tana ta faman kuka tana na Shiga Uku Mairo ta Yan kidnapping basu San zafin haihuwa ba wlh da sun sani da basu saci dan wani ba,Dagaci sabo da duk yaransa yafi kaunar Mairo shima sai da yayi kuka,Mairo Kuwa sun shaka mata Abu bata San Ina take ba har cikin garin Kaduna inda Najib yake gidansa yasa a kaita wani flat me dan kyau cikin bedroom ya Kai Mairo tare da kwantar da ita a saman gadonsa, ya sa Mairo a gaba Yana bulbula taba sigari.



Masu bukatar sauraron audio na wasu novels Dina ku duba YouTube channel  S ZARIA TV


*AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE*

_Jama'a kada ku bari wannan garabasa ta wuce ku,muna da nau'i magungunan gargajiya masu kyau da inganci_

 _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda inganci da sahihancinsa,  yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai-dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_


_nfection_

_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye!  infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace *SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI💯☑️*_


_Muna sayar da supplement gangariya  irin wadanda ba su da matsala sai da su gyara garkuwar jiki da inganta lafiya, muna bayar da sari duk wani supplement muna da shi, kuma muna sayar da daya muna bada sari akan farashi mai sauki, muna tura kayanmu ko wane gari domin neman karin bayani a tuntunbi wannan lambobinmu dake kasa._

*08089965176*

*07084653262*

Domin karanta ittafin daga farko sai ku danna bulun Rubutun dake kasa ko kuma hoton 👇👇👇


https://www.bonitomi.com/2023/08/yar-aikin-karuwai-book-1-chapter-36-40.html

https://www.bonitomi.com/2023/08/yar-aikin-karuwai-book-1-chapter-36-40.html


AsmaBaffa

Post a Comment

0 Comments

Ads